Muhammadu Dauda Dangalan, dattijon da ya kasance daya daga cikin jiga-jigan da suka kafa tsohuwar jam'iyyar NEPU da PRP, ya riga mu gidan gaskiya a garin Kano....
Wasu mahara sun hallaka matar stohon kwamishinan 'yan sanda na jihar Benue. Maharan cikin rashin tausayi suka kwantar da matar suka mata yankan rago a gidanta....
Salihu Tanko Yakasai, tsohon hadimin Gwamna Ganduje yace Shugaba Buhari yana ruda 'yan bindiga da kalamansa masu karo da juna.Yace wa'adi ko jan kunne za su ji?...
No comments:
Post a Comment